A cikin kaso saba’in na mata a wannan zamanin zaka gansu ne suna da cikar sura ta mata, ma’ana komai sun cika sunyi cif-cif dai dai yadda kowanne namiji ya gani zai ƙyasa har zuciyar sa. Sai dai kuma wurin da gizo yake saƙa shine sai anzo ɓangaren kwanciya, ta yadda miji zaiji salam babu armashi a jikin matar.

A takaice dai, macen babu ni’ima a tattare da ita.

Don haka duk macen da take son ta kasance cikin dawwamammiyar ni’ima, to sai tayi ƙoƙari tabi wannan hanyar.

Zaki nemi kayan haɗi kamar haka:

Garin fijil
Garin si’itir
Ruwan albasa
Garin zaitun
Zuma

Ga Takaiceccen Bayanin Yadda Zaki Haɗa;

Zaki samu wadannan kayan hadi sai ki hada su guri guda ki gauraya bayan ki gauraya sai ki zuba zuma ki dunga sha.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *